Thursday, September 12, 2024

Siyasa

Kasuwanci

NNPC ya nemi afuwan ‘yan Najeriya kan karancin man fetur

Shugaban Kamfanin mai na kasa, NNPC ya bai wa 'yan Najeriya hakuri kan matsin da suka sake tsintar kansu sakamakon karancin man fetur. Shugaban kamfanin...

Ba za mu kara wa’adin daina karban tsoffin kudi ba- CBN

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce ba za a kara wa’adin ranar 31 ga watan Junairun wannan shekara ba domin daina karban...

Sharia

Za A Fara Dandaƙe Masu Yi Wa Yara Fyaɗe

Ministan shari'a na Madagascar ya kare wani sabon kudiri a ranar Juma'a don hukunta masu yiwa kananan yara fyade. Kungiyar kare hakkin biladama ta ...

An yankewa likita hukuncin ɗaurin rai-da-rai a kan fyade

Kotun da ke shari’ar laifukan lalata da cin zarafi a jihar Legas da ke zaune a Ikeja ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai  daraktan kula...

Kotu Ta Kori karar Neman Hana Inuwa Takarar Gwaman Gombe

Kotu Ta Kori karar Da Ke Neman Hana Inuwa Takarar Gwaman Gombe A jiya ne wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi...

Muhimman Labarai

Shafukan Mu

16,985FansLike
2,458FollowersFollow
61,453SubscribersSubscribe

Tsaro

Hukumar tsaro ta DSS ta damke masu sayar da sabbin kudi

Hukumar tsaro ta farin kaya ta DSS, ta sanar da kama wasu da a ka zarga aikata laifukan sayar da sababbin takardun kudin da...

Kiwon Lafiya

Zazzabin Lassa Ya kashe Mutum 13 a Jihar Edo.

Akalla mutum 13 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 115 suka harbu da cutar zazzabin Lassa a Jihar Edo. Kwamishinan Lafiya na Jihar,...

Recent Comments