Thursday, September 19, 2024
Home Kasuwanci Ba za mu kara wa’adin daina karban tsoffin kudi ba- CBN

Ba za mu kara wa’adin daina karban tsoffin kudi ba- CBN

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce ba za a kara wa’adin ranar 31 ga watan Junairun wannan shekara ba domin daina karban tsoffin takardar kudin N200, N500 da N1,000 ba.

Gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele ne ya sanar da hakan bayan taron kwamitin kula da harkokin kudi na bankin a Abuja yauTalata.

Babban bankin na CBN ya kuma daga darajar tsarin kudi, wanda ke auna yawan kudin ruwa zuwa kashi 17.5 cikin dari.

A cewarsa, garkuwa da mutane da karbar kudin fansa ya ragu tun bayan da aka sake fasalin takardun kudin.

Ya kuma ce lokacin da aka bayar na musanya tsofaffin takardun kudi na Naira da sababbi ya isa ‘yan Najeriya su rika zuwa bankunan kasuwanci su karbi sabbin takardun kudi.
A ranar 26 ga Oktoba, 2022 ne CBN ya bayyana shirinsa na sake fasalin takardun kudi guda uku.

RELATED ARTICLES

NNPC ya nemi afuwan ‘yan Najeriya kan karancin man fetur

Shugaban Kamfanin mai na kasa, NNPC ya bai wa 'yan Najeriya hakuri kan matsin da suka sake tsintar kansu sakamakon karancin man fetur. Shugaban kamfanin...
- Advertisment -

Most Popular

Za A Fara Dandaƙe Masu Yi Wa Yara Fyaɗe

Ministan shari'a na Madagascar ya kare wani sabon kudiri a ranar Juma'a don hukunta masu yiwa kananan yara fyade. Kungiyar kare hakkin biladama ta ...

Kotu ta tabbatar da zaben Ahmadu Fintiri a matsayin gwamnan Adamawa

Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP a matsayin gwamnan jihar Adamawa bayan ta yi...

Kotu koli ta tabbatar da zaben shugaban kasa Tinubu

A yau Alhamis ne kotun koli ta tabbatar da nasarar da shugaba Bola Tinubu ya samu a zaben shugaban kasa da aka gudanar a...

Kotun koli za ta yanke hukunci kan zaben Tinubu gobe Alhamis

    A gobe  Alhamis, 26 ga Oktoba, 2023 ne dai kotun kolin za ta yanke hukunci kan shari’ar jam’iyyar Labour da dan takararta na shugaban...

Recent Comments