Thursday, September 19, 2024
Home Muhimman Labarai Kotu koli ta tabbatar da zaben shugaban kasa Tinubu

Kotu koli ta tabbatar da zaben shugaban kasa Tinubu

A yau Alhamis ne kotun koli ta tabbatar da nasarar da shugaba Bola Tinubu ya samu a zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu.
Kotun kolin a hukuncin da ta yanke ta yi watsi da karar da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da takwaransa na jam’iyyar Labour (LP) Peter Obi suka shigar. Alkalai bakwai sun yanke hukuncin cewa babu cancantar ‘yan adawar sun daukaka kara kan zargin magudi, karya dokar zabe, da rashin cancantar Tinubu na tsayawa takarar shugaban kasa.
Kotun kolin ta yi fatali da dukkan dalilan daukaka karar Atiku da PDP kan cancanta, rashin bin dokar zabe, kuri’u 25% a babban birnin tarayya Abuja, da kuma magudin zabe
Kotun ta kuma ki karban sabbin shaidun da Atiku ya gabatar kan zargin Tinubu da mallakar shaidar karatu a jami’ar Jihar Chicago na bogi.
RELATED ARTICLES

Za A Fara Dandaƙe Masu Yi Wa Yara Fyaɗe

Ministan shari'a na Madagascar ya kare wani sabon kudiri a ranar Juma'a don hukunta masu yiwa kananan yara fyade. Kungiyar kare hakkin biladama ta ...

Kotu ta tabbatar da zaben Ahmadu Fintiri a matsayin gwamnan Adamawa

Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP a matsayin gwamnan jihar Adamawa bayan ta yi...

Kotun koli za ta yanke hukunci kan zaben Tinubu gobe Alhamis

    A gobe  Alhamis, 26 ga Oktoba, 2023 ne dai kotun kolin za ta yanke hukunci kan shari’ar jam’iyyar Labour da dan takararta na shugaban...
- Advertisment -

Most Popular

Za A Fara Dandaƙe Masu Yi Wa Yara Fyaɗe

Ministan shari'a na Madagascar ya kare wani sabon kudiri a ranar Juma'a don hukunta masu yiwa kananan yara fyade. Kungiyar kare hakkin biladama ta ...

Kotu ta tabbatar da zaben Ahmadu Fintiri a matsayin gwamnan Adamawa

Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP a matsayin gwamnan jihar Adamawa bayan ta yi...

Kotu koli ta tabbatar da zaben shugaban kasa Tinubu

A yau Alhamis ne kotun koli ta tabbatar da nasarar da shugaba Bola Tinubu ya samu a zaben shugaban kasa da aka gudanar a...

Kotun koli za ta yanke hukunci kan zaben Tinubu gobe Alhamis

    A gobe  Alhamis, 26 ga Oktoba, 2023 ne dai kotun kolin za ta yanke hukunci kan shari’ar jam’iyyar Labour da dan takararta na shugaban...

Recent Comments