Thursday, September 19, 2024
Home Uncategorized Wani Mutum Ya kai ƙarar Hadiza Gabon Saboda Ta ƙi Auransa

Wani Mutum Ya kai ƙarar Hadiza Gabon Saboda Ta ƙi Auransa

Wani ma’aikacin gwamnati Bala Musa mai shekaru 48 a duniya a ranar Litinin ya maka wata jarumar fina-finan Kannywood Hadiza Gabon a gaban kotun shari’a da ke Kaduna saboda ta ki aurensa.

Wanda ya shigar da karar ya shaidawa kotu cewa yana da alaka da jarumar kuma ta yi alkawarin aurensa.

Musa ya shaida wa kotun cewa, “Ya zuwa yanzu na kashe mata N396,000. Duk lokacin da ta nemi kudi ina ba ta ba tare da bata lokaci ba tare da fatan za mu yi aure.

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa an fara sauraren karar ne a ranar 23 ga watan Mayu, amma Hadiza ba ta kotu.

Lauya wanda a ke kara Kabir ya roki kotun da ta kara masa lokaci domin gabatar da wanda yake karewa a kotu.

Khadi, Malam Rilwanu Kyaudai, ya dage zaman zuwa ranar 13 ga watan Yuni.

RELATED ARTICLES

NNPC ya nemi afuwan ‘yan Najeriya kan karancin man fetur

Shugaban Kamfanin mai na kasa, NNPC ya bai wa 'yan Najeriya hakuri kan matsin da suka sake tsintar kansu sakamakon karancin man fetur. Shugaban kamfanin...

Mataikin shugaban kasa Ya Mutu a Indiya

Mataimakin Shugaban Kasar Gambiya, Badara Joof, ya rasu a kasar Indiya. Shugaban Kasar, Adama Barrow ne ya sanar da...
- Advertisment -

Most Popular

Za A Fara Dandaƙe Masu Yi Wa Yara Fyaɗe

Ministan shari'a na Madagascar ya kare wani sabon kudiri a ranar Juma'a don hukunta masu yiwa kananan yara fyade. Kungiyar kare hakkin biladama ta ...

Kotu ta tabbatar da zaben Ahmadu Fintiri a matsayin gwamnan Adamawa

Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP a matsayin gwamnan jihar Adamawa bayan ta yi...

Kotu koli ta tabbatar da zaben shugaban kasa Tinubu

A yau Alhamis ne kotun koli ta tabbatar da nasarar da shugaba Bola Tinubu ya samu a zaben shugaban kasa da aka gudanar a...

Kotun koli za ta yanke hukunci kan zaben Tinubu gobe Alhamis

    A gobe  Alhamis, 26 ga Oktoba, 2023 ne dai kotun kolin za ta yanke hukunci kan shari’ar jam’iyyar Labour da dan takararta na shugaban...

Recent Comments